Dan Wasan Nigeria Ahmed Musa ya Pitar dasu Kunya.
Kwallo biyun da Ahmed Musa ya zura a minti na 49 da 75 sun bai wa Najeriya damar da doke Iceland da ci 2-0 a gasar kofin duniya.
Wannan nasara ta bai wa Super Eagles damar hada maki uku bayan wasa biyu.
Kuma a yanzu ita ce ta biyu a rukunin bayan Croatia wacce tuni ta kai mataki na gaba bayan da ta doke Argentina da ci 3-0 a ranar Alhamis.
https://arewarulers.com/sitemap.xml