Sarki Musulmi ya Umarci da a duba watan Shawwal a Ranar Al-Khamis News By ManLikeCEO On Jun 14, 2018 0 198 Share Sarkin Musulmi ya Bada Umarnin a Duba watan Shawwal a Ranar al-khamis. Majalisar Mai Martaba Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar Ta Umarci Al-Ummar Musulmi dasu fara Duban watan Shawwal a Ranar Alkhamis 29 ga watan Ramadan, 1439 Hijira. https://arewarulers.com/sitemap.xml Related 0 198 Share